Daga yankin da ke fuskantar hare haren yan ta’ada a arewa maso yammancin Nijar kashi 2
No se pudo agregar al carrito
Solo puedes tener X títulos en el carrito para realizar el pago.
Add to Cart failed.
Por favor prueba de nuevo más tarde
Error al Agregar a Lista de Deseos.
Por favor prueba de nuevo más tarde
Error al eliminar de la lista de deseos.
Por favor prueba de nuevo más tarde
Error al añadir a tu biblioteca
Por favor intenta de nuevo
Error al seguir el podcast
Intenta nuevamente
Error al dejar de seguir el podcast
Intenta nuevamente
-
Narrado por:
-
De:
Ahmed, wani matashi ne makiyayi wanda ya fito daga cikin kabilar bugage mazaunan wani kauye da ke karkashin karamar hukumar Tillia a kasar Nijar. Ahmed Ya na da burin ganin garin su ya bunkasa, amma tun shekara ta 2018, garin na ke fuskantar hari daga yan ta’ada masu ikirarin jihadi. Ahmed kan kan shi ya rasa dayawa daga cikin dangin shi. Gomnatin kasar Nijar, tare da abokanen hulda, sun na iya kokari wajan kawo agaji a wayanan yankuna
Hosted on Acast. See acast.com/privacy for more information.
Todavía no hay opiniones